Faransa ta kame wasu da ke shirin kai harin ta'addanci
on ha.rfi.fr

Jami’an tsaron Faransa sun sanar da kame wasu mutane 7 da ake kyautata zaton suna shirin kaddamar da harin ta’addanci a sassan kasar bayan da aka gano shirinsu na balaguro zuwa kasashen Iraqi da Syria don mubaya’a ga shugabancin kungiyar IS.
[Source: ha.rfi.fr] [ Comments ] [See why this is trending]
[Source: ha.rfi.fr] [ Comments ] [See why this is trending]
Comments