Za mu bai wa 'yan gudun hijirar Syria damar shiga Turai-Erdogan
on ha.rfi.fr

Shugaban Turkiya Recep Tayyip Erdogan ya yi barazanar bude wa ‘yan gudun hijirar Syria kofa domin kwarara cikin kasashen Turai matukar Kungiyar Tarayyar Turai ta ki bayar da karin tallafi ga kasarsa.
[Source: ha.rfi.fr] [ Comments ] [See why this is trending]
[Source: ha.rfi.fr] [ Comments ] [See why this is trending]
Comments